Bangaren kasa da kasa, tun bayan kai harin birnin New York a daren Talata da ta gabata Trump yake ta kokarin yin amfani da wannan damar domin cutar da musulmi.
Lambar Labari: 3482066 Ranar Watsawa : 2017/11/04
Bangaren kasa da kasa, masu kula da shafin yanar gizo na Donald Trump zabebben shugaban kasar Amurka sun cire irin kalaman batuncin da ya rika yi a kan musulmi daga shafin nasa.
Lambar Labari: 3480925 Ranar Watsawa : 2016/11/10